Umaru Musa Yar'adua University Ta Sauya Ranar Ransar Da Daliban Ta Na Kakar 2019/2020



Hukumar Jami'ar Umaru Musa Yar'adua, Katsina, na sanar da ma'aikata da daliban cewa, ta amince da dage ranar rantsar da daliban ga sabin dalibanta. 


Awani sanarwa daya fito daga Registrar, Mal. Nasir Bello,  yace rantsar da daliban da zai wakana ne a ranar  27th Octoba, 2020 wanda a halin yanzu aka dage shi zuwa wani lokaci  mai zuwa.


 Za a sanar da sabon ranar rantsar wan  da zaran an hukumar ta sanya.








Post a Comment (0)
tsoffin labarai Sabbin Labarai