Jam'iar gwamnatin Tarayya na Otuoke ta Sanya Ranar Rantsar da Sabin Dalibanta

FUOTUOKE



Hukumar jam'iar Gwamnatin Tarayya na Otuoke ta Sanya Ranar Rantsar da Sabin Dalibanta a karo na Tara.


Bikin rantsuwar zai gudanane a kamar haka:


RANAR: Sati, 13 gawatan  Faburairu, 2021

LOKACI: 10:00 am 

GURI: University Auditorium, East Campus



YADA DALIBAI ZASU AMSA/MAYAR DA HAYAN RIGAN RANTUWA



 1.  Kudin hayar naira dubu biyu ne kacal.

 2. Ranar 11 gawatan Faburairu, 2021. Za a rufe bayar da hanyan rigunar

 3. Ranar Alhamis 4 ga watan Faburairu, 2021 za afara karban hayan a ofishin Faculty ofisa dake cikin ofishin Senate.

 4. Ranr Talata 16 gawatan Faburairu, 2021. Za arufe dawowa da kayan rantsuwar.


Post a Comment (0)
tsoffin labarai Sabbin Labarai