Kollejin Noma Da Kimiya, Lafiya: Sanarwan Fara Jarabawar Zango Na biyu Na kakar 2019/2020 ga Dalibai




Ana sanar da Ma'aikata kollejin Noma, Kimiya da fasaha na Jihar Nassara Lafiya, cewa sauyin ranar Jarabawar  Zango Na biyu  zuwa ranar 22 ga watan Afrilu 2021. Yana Nan daram.



Sanarwa ta kara dacewa : Ku sanni ranaku da lokutan Jarabawar na na daram damdam ba sauyi.


Post a Comment (0)
tsoffin labarai Sabbin Labarai